An kashe ɗan marigayi Gaddafi a Libya

[ad_1]

Rahotanni daga ƙasar Libya sun ce wasu masu ɗauke da bindiga sun hallaka ɗan tsohon shugaban ƙasar, Saif-al-Islam, bayan sun buɗe masa wuta a Arewa maso yammacin ƙasar.

Mashawarcinsa kan harkokin yaɗa labarai, Abdullah Othman Abdurrahim, ya shaida wa gidan talabijin na Al-Ahrar cewa ’yan bindigar su kimanin mutum huɗu sun harbe shi ne a gidansa da ke birnin Zintan.

[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *