Majalisar Dokokin Kano ta tsige mataimakin gwamna daga muƙaminsa




Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta tsige Mataimakin Gwamnan jihar, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, daga muƙaminsa bisa zargin almundahanar kuɗi.

Matakin ya biyo bayan zarge-zargen da ake masa na badaƙala a harkokin kuɗi, wanda majalisar ta ce ya saɓa da dokokin da suka shafi gudanar da mulki.

Ƙarin bayani na nan tafe…




Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *