Harin Kwanton Ɓauna: Lakurawa Sun Kashe Sojoji 9, Ɗansanda 1 A Kebbi
[ad_1]
- Ƙungiyar Matasan Jihar Filato Ta Yi Zanga-Zanga Kan Ƙaruwar Rashin Tsaro
- Neymar Ya Fi Messi, Ronaldo Da Mbappe Hazaka A Kwallon Kafa – Cafu
[ad_2]
Source link
[ad_1]
[ad_2]
Source link
[ad_1] Gwamnatin Jihar Kano ta umarci dukkanin jami’an gwamnati da ke son tsayawa takara a zaɓen 2027 da su yi murabus daga muƙamansu kafin ranar 31 ga watan Maris, 2026. Wannan umarni na ƙunshe ne cikin wata takarda da Sakataren Gwamnatin Jihar, Umar Farouk Ibrahim, ya fitar, wadda aka aike ga manyan jami’an gwamnati da…
[ad_1] Da yammacin yau Lahadi misalin karfe 5 da rabi agogon Nijeriya za a buga wasan Mako na 13 na gasar Firimiya tsakanin manyan kungiyoyin kwallon kafa na Chelsea da abokiyar karawarta Arsenal a filin wasa na Stamford Bridge dake birnin Landan. Arsenal na matsayi na daya akan teburin gasar Firimiya da maki 29…
[ad_1] Hukumomin Saudiyya sun saki ‘yan Nijeriya uku da aka tsare a Makka bayan an yi musu cushen ƙwayoyi a cikin jakunkunansu a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano da ke Kano. Waɗanda aka saki sun haɗa da Maryam Abdullahi Hussaini, Abdullahi Bahijja Aminu, da Abdulhamid Saddiq. An saki mutanen ne bayan gwamnatin Nijeriya…
[ad_1] An gudanar da taron kara wa juna sani kan kare hakkin bil’adama na Sin da Afirka karo na farko a Addis Ababa, babban birnin kasar Habasha, jiya Jumma’a bisa taken “Gina al’ummar Sin da Afirka mai kyakkyawar makoma da yin aiki tare don tabbatar da ‘yancin samun ci gaba.” Taron ya samu halartar masu…
[ad_1] A yayin gasar wasannin Olympic ajin masu bukatar musamman ta lokacin hunturu ta Milan, an gudanar da wani taro mai taken “Raba hakkin ci gaba: Aikin rage talauci na masu bukata ta musamman na Sin” a hedkwatar hukumar abinci da aikin gona ta MDD ko FAO dake birnin Roma. Yayin taron na jiya Alhamis, shugaban kungiyar…
[ad_1] An ware ranar gobe Juma’a domin yin jana’izar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wanda ya rasu a ranar Alhamis 27 ga watan Nuwamba a gidansa da ke Kofar Gombe a cikin garin Bauchi. Fitaccen Malamin wanda ya yi fama da jinya ya kasance wanda ya bayar da gudummawa sosai wajen ci gaban addinin Musulunci…