Yadda garin Jos ya kasance bayan an sa dokar takaita zirga-zirga
[ad_1]
Kalli yadda garin Jos ya kasance bayan Gwamnatin Jihar Filato ta sanya dokar takaita zirga-zirga na tsawon sa’o’i 48 a garin Jos sakamakon harin ’yan bindiga da ya yi ajalin mutane 27 a yankin Unguwar Rukuba a daren ranar Lahadi






Masu alaƙa
[ad_2]
Source link