Jirgin babban hafsan sojin Libya ya yi batan dabo a Turkiyya

[ad_1]



Hukumomi sun sanar cewa an rasa layin sadarwa da jirgin da ke dauke da Babban Hafson Sojin Libya a kusa da Ankara, babban birnin kasar Turkiya.

Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida ta Turkiyya ta sanar cewa jirgin yana dauke da wasu mutun hudu bayan Babban Hafsan Sojin na Libya.


[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *