Gwamnatin Ghana Ta Sake Buɗe Matatar Man Fetur Bayan Rufe Ta A Baya
[ad_1]
[ad_2]
Source link
[ad_1]
[ad_2]
Source link
[ad_1] Tawagar jami’an kiwon lafiya ta kasar Sin ta 26, ta tallafawa wani gidan marayu dake kasar Saliyo da kayayyakin bukatun yau da kullum, albarkacin bikin shigowa sabuwar shekarar nan ta 2026, da ma burinta na kyautata ayyukan kiwon lafiya, da zamantakewar yara masu rauni dake kasar ta Saliyo. Kayayyakin tallafin da tawagar ta gabatar…
[ad_1] Alkaluma sun nuna cewa, an yi tafiye-tafiyen da suka shafi shiga da fita daga kasar Sin kimanin miliyan 16.34, yayin hutun kwanaki takwas na bikin kafuwar jamhuriyar jama’ar kasar Sin da kuma bikin tsakiyar kaka, wanda ya kare a jiya Laraba. A cewar hukumar kula da shige da ficen, matsakaicin adadin tafiye-tafiyen da…
[ad_1] ’Yan ta’addan Lakurawa sun kashe ’yan canji biyu tare da sace kuɗi masu yawa a kasuwar Darusa da ke yankin Kurdula, da ke Ƙaramar Hukumar Gudu ta Jihar Sakkwato. Lamarin ya faru ne a ranar Juma’a, lokacin da ’yan bindigar suka shiga kasuwar a kan babura huɗu ɗauke da bindigogi. Wani…
[ad_1] Ofishin jakadancin kasar Sin dake Sudan ta Kudu, ya bayar da gudunmuwar kayayyakin amfani ga mata da ‘yan mata masu rauni a Juba, babban birnin kasar, a wani mataki na jaddada kudurin Sin na taimakawa wajen ganin ci gaban harkokin mata a kasar. Gudunmuwar da aka bayar da hadin gwiwar asusun kula da jama’a…
[ad_1] Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi kira ga al’ummar Musulmi da su ƙara himma wajen yin addu’o’i domin tabbatar da zaman lafiya a jihar Zamfara da kuma ƙasa baki ɗaya. Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin da yake taya Musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan na kwanaki 30, tare da shiga bukukuwan Sallah…
[ad_1] Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya raba wa hukumomin tsaro da rundunar haɗin gwiwa ta CJTF kyautar motoci 63 don inganta tsaro a Maiduguri. Daga cikin motocin, an bai wa rundunar CJTF guda 30, jami’an tsaro 16, ƙungiyoyin tsaro 10, mafarauta shida, sannan aka bai wa hukumar NAPTIP guda…