Al’ummomin ƙananan hukumomin da ke yankin Arewacin Jihar Neja sun gudanar taron Sallah da addu’o’i na musamman domin neman Allah Ya kawo musu zaman lafiya, sakamakon matsalar ’yan bindiga da ta ƙi ci ta ƙi cinyewa.
Hare-haren ’yan bindiga ya yi ajalin dubban mutane tare da raba su da muhallnasu da hanyoyin samun arziki a sassan Jihar Neja da wasu sassan Najeriya.
Ga hotunan;
Dubban jama’a daga yankin ƙananan hukumomi shida da ke Arewacin Jihar Neja sun gudanar da addu’a ta musamman domin samun tsaro da aminci.Manta da ƙananan yara sun fito Filin Idi na Kontagora domin halartar taron addu’o’in da aka gudanar a ranar Asabar.Mutane daga ƙananan hukumomin Magama, Borgu, Rijau Mashegu da Kontagora na daga cikin yankunan da hare-haren ’yan bindiga suka fi addaba a Jihar Neja.’Yan ta’adda sun kashe mutane sun sace wasu da dama tare da dabbobi, baya ga ƙona gidaje da dukiyoyi, tare da tilasta wa dangin waɗanda aka sace biyan kuɗaɗen fansa.An sace dubban mutane, yawancinsu mata da magidanta a sassan Jihar Neja wadda ke fama da matsalar ’yan bindiga kamar maƙwabtansa jihohin Kwara, Kaduna, Kebbi, Zamfara da Katsina da Kogi da da Babban Birnin Tarayya
[ad_1] Ana sa ran tsohon gwamnan Jihar Kano kuma jagoran NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, zai koma jam’iyyar ADC ranar Litinin. Majiyoyi sun ce wannan mataki ya biyo bayan tattaunawa tsakanin Kwankwaso, ƙungiyarsa ta Kwankwasiyya da shugabannin ADC. Tsadar Fetur: Ma’aikata Da Masu Masana’antu Da Masana Tattalin Arziki Sun Nemi Daukin Gwamnati 2027: Ministocin Da Ake…
[ad_1]
’Yan sanda sun gano tare da miƙa wa wata mata zinarenta da kuɗinwu ta kai Naira miliyan 23 da suna ɓace a lokacin wani harin Boko Haram shekara 12 da suka gabata a Jihar Borno. Jami’an tsaro da ke sintiri a kan iyakar Jihar Borno da Nijar ne suka gano kayan…
[ad_1]
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta ƙasa (ASUU) ta sanar da fara yajin aikin gargaɗi na ƙasa baki ɗaya na tsawon mako biyu daga daren Litinin, 13 ga Oktoba, 2025. Shugaban ƙungiyar, Farfesa Chris Piwuna, ne ya bayyana hakan a taron manema labarai da aka gudanar a cibiyar ASUU ta ƙasa da ke Jami’ar Abuja,…
[ad_1]
Wata gobara da ta tashi ta kone azuzuwa 34 a Makarantar Kiwon Lafiyar Dabbobi da ke Karamar Hukumar Kabo a Jihar Kano. A cewar Jami’in Hulɗa da Jama’a na Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano, ACFO Saminu Yusif Abdullahi, lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 2:53 na ranar Litinin. Jami’in…
[ad_1] Shugaban Uruguay Yamandú Orsi da tawagarsa sun isa filin jirgin sama na kasa da kasa na birnin Beijing dake kasar Sin da safiyar ranar 1 ga watan Fabrairu, daga bisani suka fara ziyarar aiki ta mako guda a Sin. A ranar 6 ga watan, shugaba Orsi ya yi hira da wani shiri na tattaunawa…
[ad_1] Rundunar ’Yansandan Nijeriya ta shiyyar 1 da ke Kano ta gayyaci Bello Ado Bayero, Hakimin Tarauni kuma ɗan marigayi Sarkin Kano, Ado Bayero, domin amsa tambayoyi kan zargin hannu a wata badaƙalar fili ta Naira miliyan 70. Gayyatar na zuwa ne bayan ƙara tsaurara bincike kan abin da majiyoyi suka kira wata haɗaɗɗiyar hanyar…