Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Taurarin Dan Adam Na Sadarwar Intanet


Da misalin karfe 7 da minti 26 na safiyar yau Jumma’a 26 ga watan Disamba ne, a cibiyar harba taurarin dan Adam irin na kasuwanci ta lardin Hainan dake kudancin kasar Sin, aka yi amfani da rokar Long March-8A, don harba wani rukunin taurarin dan Adam na sadarwar intanet zuwa sararin samaniya cikin nasara, wadanda suka riga suka shiga cikin da’irarsu yadda ya kamata. (Murtala Zhang)



Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *