NAJERIYA A YAU: ‘Halin Kunci Ya Sa Muke Zama A Baca A Abuja’

[ad_1]

Yadda mutane ke zama cikin baca dukda kantama-kantaman gidajen dake manyan biranen Najeriya.

Karin fannoni



Halin matsin tattalin arziki ya tilasta da yawa daga cikin mutane zama a bacoci a garin Abuja da wasu biranen Najeriya.

Mutane a birane kamar Abuja da Legas Da Fatakwal na cikin halin matsi sakamakon rashin ingattaccen muhalli.

Ko wannen irin rayuwa irin wadannan mutanen ke yi?

Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai a yau da ake bikin ranar muhalli ta duniya.

Domin sauke shirin, latsa nan


[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *