Za A Wallafa Makalar Xi Kan Karfafa Samun Ingantaccen Ci Gaban Tattalin Arzikin Teku

[ad_1]

Za a wallafa makalar da Xi Jinping, babban sakataren kwamitin tsakiya na jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin (JKS) ya rubuta, game da karfafa samun ingantaccen ci gaban tattalin arzikin teku a mujallar Qiushi, fitowa ta shida a wannan shekara, wadda mujalla ce ta kwamitin kolin JKS.

Domin ciyar da zamanantar da kasar Sin gaba, yana da muhimmanci a yi amfani da albarkatun teku yadda ya kamata, da karfafa samun ingantaccen ci gaban tattalin arzikin teku, da samar da hanyar da kasar Sin za ta yi amfani da albarkatun teku wajen samun karfin da take muradi, kamar yadda makalar ta bayyana. (Abdulrazaq Yahuza Jere)

[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *