’Yan bindiga sun yi yi garkuwa da mutane 11 a Kwara
[ad_1]
’Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane 11, ciki har da wat mai juna biyu da ƙananan yara Jihar Kwara.
Maharan sun kai farmaki tare da sace mutanen ne a yankin Eruku da ke Ƙaramar Hukumar Ekiti da ke jihar.
Ƙarin bayani na tafe…
Mai dangantaka
[ad_2]
Source link