Yadda El-Rufai ke karɓar ta’aziyyar mahaifiyarsa
[ad_1]
Masoya da manyan shugabanni da abokan aiki da na siyasa suna ta tururuwar zuwa miƙa ta’aziyya ga tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai kan rasuwar mahaifiyarsa.
Allah Ya yi wa Hajiya Umma rasuwa a ranar Juma’a a kasar Masar, a yayin da El-Rufai ke tsare a hannun Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) sam da wata guda, ba tare da samun beli ba.
A ranar Juma’a da dare Hukumar ta saki tsohon Gwamnan gabanin jana’izar mahaifiyarsa washegari.
Tun bayan saninsa masoya da masu fatan alheri ke ta rububin zuwa domin yi masa jaje.

















Masu alaƙa
[ad_2]
Source link