Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan PDP A Kaduna, Ashiru, Zai Koma ADC A Ranar Lahadi


Tsohon dan takarar gwamnan Jihar Kaduna a ƙarƙashin Jam’iyyar PDP, Isa Mohammed Ashiru, ya bayyana cewa zai koma jam’iyyar ADC a ranar Lahadi, 5 ga watan Afrilu.

Ashiru, ya bayyana haka ne a shafinsa na X, biyo bayan ficewarsa daga jam’iyyar PDP.

  • Rikicin ADC: Lauya Ya Caccaki Kotun Ɗaukaka Ƙara
  • NPA Ta Kaddamar Da Tsarin Kara Bunkasa Fitar Da Kayan Da Basu Da Nasaba Da Fannin Mai

Ya rubuta cewa: “Ni mai girma Honourable Isa Mohammed Ashiru, a ranar Lahadi 5 ga watan Afrilu, 2026 da ƙarfe 11 na safe, insha Allahu, zan yi rajista a sabuwar jam’iyyata, wato ADC.”



Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *