Sojoji Sun Ceto Mutum 6 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kaduna

[ad_1]

Rundunar Sojin Nijeriya ta sanar da nasarar ceto mutane shida da aka yi garkuwa da su a yankin Kajuru/Kujama na Jihar Kaduna.

A cikin wata sanarwa da aka fitar a ranar Talata, 6 ga Janairu, wacce Laftanar Kanar Shuaib Umar, Mukaddashin Mataimakin Daraktan Hulda da Jama’a na Rundunar Sojan ya sanya wa hannu, ya ce, an gudanar da aikin ne a ranar Litinin, 5 ga Janairu, 2026.

“An mika wadanda aka ceto lafiya ga wakilan Karamar Hukumar Kajuru da Majalisar Masarautar Kajuru don hada su da iyalansu,” in ji sanarwar.

[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *