Majalisa ta amince Tinubu ya ciyo bashin Dala biliyan 6

[ad_1]



Malalisar Dattawa ta amince wa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ciyo basin Dala biliyan shida domin rage bashin da ake bin Najeriya da kuma cike gibin da aka samu a kasafin kudin kasar.

A ranar Talata Malalisar ta amince da bukatar shugaban kasar.


[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *