Similar Posts
LABARAN YAMMACIN ALHAMIS 14-08-2025
Labaran Yammacin Alhamis 14/08/2025CE – 20/02/1447AH Ga Takaitattun Labaran. Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu guda tara. Hedikwatar Tsaro ta Ƙasa, ta ce rahotannin da ake yaɗawa cewar ƙasurgumin ɗan bindiga Bello Turji, ya miƙa wuya ba gaskiya ba ne. El-Rufai ya girgiza Kaduna yayin kamfen ɗin ɗan takarar ADC…
RFI HAUSA SHIRIN HANTSI 08:00AM GMT 🇳🇬🇳🇪19/12/2025
#SUBSCRIBE AND #LIKE source
Ta’aziyar shugabannin duniya kan mutuwar Fafaroma • RFI Hausa
Shugabannin ƙasashe da gwamnatoci na ci gaba da miƙa sakon ta’aziyyar mutuwar shugaban mabiya ɗariƙar Katolika Fafaroma Francis da ya koma ga mahaliccinsa a safiyar yau Litinin source
MATSAYAR GWAMNAN JAHAR ZAMFARA AKAN MATSALAR TSARON JAHARSA, SABUWAR SANARWA 14-08-2025
Matsalar Tsaro a Jihar Zamfara A cikin wannan bidiyo, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya yi bayani kan matsalar tsaro da ke damun jihar. Ya bayyana yadda gwamnatin sa take kokarin shawo kan barazanar tsaro da kuma yadda ake tabbatar da zaman lafiya a jihar. Wannan bidiyo zai ba ku cikakken fahimta game da…
LABARAN SAFIYAR ASSABAR 08-09-2025
Labaran Safiyar Asabar 09/08/2025CE – 15/02/1447AH Ga Takaitattun Labaran. Jirgin Shugaban Ƙasa ya Laƙume Naira Biliyan 26.38 cikin wata 18 karƙashin shugabancin Tinubu. Wani rikici da ya ɓarke ya yi sanadin mutuwar wani manomi mai suna Irmiya Yohanna, tare da hallaka shanu da tumaki 39, a ƙauyen Kaduna da ke Ƙaramar Hukumar Bogoro, a Jihar…