Gwamnatin Katsina Ta Rufe Dukkanin Makarantun Gwamnati A Jihar
Gwamnatin Jihar Katsina ta bayar da umarnin rufe dukkanin makarantun gwamnati a jihar nan take.
Hukuncin ya biyo bayan barazanar tsaro da aka samu a wasu jihohin Arewa.
Kwamishinan Ilimi na Jihar, Yusuf Sulaiman Jibia, ya tabbatar da rufe makarantu ga ‘yan jarida a ranar Juma’a.
Karin bayani na tafe…