Gwamna Zulum ya sallami duk kwaminishoninsa nan take

[ad_1]



Gwamna Babagana Umara Zulum na Jihar Borno, ya sallami duk kwamishinoninsa tare da rushe Majalisar Zartawa ta Jihar nan take.

A safiyar Litinin din nan gwamnan ya sanar da matakin, tare da umartar duk tsoffin kwamishinonin da su hannanta kayan gwamnati da ke hannunsuu ga Manyan Sakatarorin ma’aikatunsu zuwa ranar Juma’a 3 ga Afrilu, 2026.

Sakataren Gwamnatin Jihar, Bukar Tijani, na ya fitar da sanarwar, tare da bayanin cewa matakin zai bayar da damar yin sauye-sauye a gwamnati da kuma ba wa masu rike da mukamanin gwamnati damar tsayawa domin neman takararar siyasa.


[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *