Gwamna Zulum ya sallami duk kwaminishoninsa nan take
[ad_1]
Gwamna Babagana Umara Zulum na Jihar Borno, ya sallami duk kwamishinoninsa tare da rushe Majalisar Zartawa ta Jihar nan take.
A safiyar Litinin din nan gwamnan ya sanar da matakin, tare da umartar duk tsoffin kwamishinonin da su hannanta kayan gwamnati da ke hannunsuu ga Manyan Sakatarorin ma’aikatunsu zuwa ranar Juma’a 3 ga Afrilu, 2026.
Sakataren Gwamnatin Jihar, Bukar Tijani, na ya fitar da sanarwar, tare da bayanin cewa matakin zai bayar da damar yin sauye-sauye a gwamnati da kuma ba wa masu rike da mukamanin gwamnati damar tsayawa domin neman takararar siyasa.
Masu alaƙa
[ad_2]
Source link