El-Rufai Ya Ƙi Amsa Tambayoyin ICPC, Ya Ce A Haɗu A Kotu

[ad_1]

Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ƙi mayar da martani kan duk wasu tambayoyi aka yi masa yayin da yake tsare a hannun Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta ICPC.
Tsohon gwamnan ya bayyana a cikin sanarwa biyu daban-daban da ya rubuta a lokacin da yake tsare a hannun ICPC cewa, ba zai amsa wani zargi ba sai a gaban kotu.
Na yi imanin cewa bayan kusan shekaru biyu na bincike mai zurfi, ICPC ya kamata ta kai sakamakon bincikenta gaban hukumar shari’a, ba gare ni ba. Zan amsa duk wani zargi ne a kotu kawai.

[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *