Burinmu mu taimaka wa mata da matasa da kuɗin da muka tara – ACF



A ƴan kwanakin nan ne ƙungiyar tuntuɓa ta arewacin Najeriya ta cika shekara 25 da kafuwa, sai dai lamura na ci gaba da taɓarɓarewa a yankin.

BBC ta tambayi shugaban ƙungiyar Bashir Dalhatu kan muhimman matsalolin da arewa ke fuskanta, ga kuma abubuwan da ya bayyana.

🎥 – Fatawul Mohammed

source

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *