Bom ya kashe yara 2 wasu 6 sun jikkata a Borno
[ad_1]
Fashewar bom ta kashe yara biyu tare da jikkata wasu shida a yankin Kofa Biyu da ke Ƙaramar Hukumar Konduga a Jihar Borno.
Shaidu a garin sun shaida wa wakilinmu cewa bom ɗin ya tashi ne bayan yaran sun kawo shi guda bisa rashin sani.
“ Tabbas yara biyu sun mutu nan take, bayan sun kawo bom ɗin gida a matsayin ƙarfen gwangwan bisa rashin sanin haɗarinsa,” a cewar wani mazaunin garin.
Mai dangantaka
[ad_2]
Source link