Morocco ta kori Najeriya daga AFCON
[ad_1]
Tawagar ƙwallon ƙafar Morocco ta kori Najeriya daga Gasar Kofin Nahiyar Afirka (AFCON) bayan doke ta a wasan kusa da na ƙarshe da suka fafata a yammacin ranar Laraba.
Morocco wadda ita ce mai masaukin baƙi ta doke Najeriya ne a bugun fanareti da ci 4–2, bayan an buga minti 120 babu ci, lamarin da ya ba ta nasarar tsallakawa zuwa wasan ƙarshe na gasar.
A ranar Lahadi ne Morocco za ta yi karon-batta a wasan ƙarshe da Senegal, wadda ita ma doke Masar da ci 1-0 a ɗaya wasan kusa da na ƙarshe da suka fafata.
Masu alaƙa
[ad_2]
Source link