Amurka ta ƙaddamar da hari kan ’yan ta’adda a Nijeriya




Amurka ta ƙaddamar da wani hari da ta ce ta aiwatar kan ’yan ta’adda a yankin Arewa maso Yammacin Nijeriya.

Shugaba Donald Trump ne ya bayyana hakan cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na Truth Social a daren nan.




Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *