‘Abin da ya faru a 12 Yunin 1993 ya fi ƙarfin yadda kuke tunani” – Manjo Hamza
Manjo Hamza ya yi magana kan batutuwan da suka haɗa da rushe zaɓen ranar 12 ga watan Yunin 1993 da mutuwar Abacha da kuɗaɗen da ake zargin sa da sacewa da ma ko Almustaphan zai shiga haɗakar ƴan adawa a ƙasar. Cikakken hirar – https://youtu.be/BwPqAg0_PAw
source