Yanzu-yanzu: Tinubu Ya Umarci Shugabannin Tsaro Su Koma Maiduguri
[ad_1]
[ad_2]
Source link
[ad_1]
[ad_2]
Source link
[ad_1] Gwamnatin Jihar Kano ta soke ma’aikatar ilimi mai zurfi wadda ke karkashin kulawar mataimakin Gwamna Aminu Abdulsalam Gwarzo mutumin da ya ke fuskantar matsaloli masu yawa, ta hada da daya da ma’aikatar ilimi ta Jihar a matsayin tsarin ta na kawo gyara kan lamarin ilimi a Jihar. Gwamna Abba Yusuf shi ne ya amince…
[ad_1] Gwamnatin Jihar Neja ta sanar da cewa jami’an tsaro sun kama Abubakar Abba, shugaban ƙungiyar ta’addanci ta Mahmuda kuma ɗaya daga cikin mafi hatsari a Yammacin Afirka. A cewar sanarwar da Babban Sakataran Yaɗa Labarai na Gwamna Mohammed Bago, Bologi Ibrahim, ya fitar, an kama Abba a yankin Wawa, da ke ƙaramar hukumar Borgu,…
[ad_1] Jama’a barkanku da wannan rana ta juma’a, barkanku da kasancewa tare da wannan shafi na GORON JUMA’A, shafin da yake bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa, har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba. Kamar kowane mako yau ma shafin na…
[ad_1] Gwamnan Jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya bayyana matuƙar damuwarsa kan sace yara 48 ’yan asalin jihar masu shekaru tsakanin biyu zuwa biyar. Gwamnan ya bayyana haka a wani taro a Gombe, inda ya ce ana zargin an kai wasu daga cikin yaran zuwa Kudancin Najeriya. Ya ce har yanzu ba…
[ad_1] Gwamnan Jihar Neja, Umar Bago, ya ce babu yiwuwar mulki ya koma Arewa a 2027, yana mai jaddada cewa Shugaba Bola Tinubu ya na da ikon kammala wa’adin shekaru takwas na mulkinsa. Da yake magana a shirin Siyasa ranar Lahadi na TvcBago ya bayyana kansa a matsayin Darakta Janar na kamfen ɗin Tinubu na…
[ad_1] Shugaban Ƙaramar Hukumar Gombe, Barista Sani Ahmad Haruna, ya gode wa Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya saboda ɗaukar matasan da aka horar ƙarƙashin shirin GOSTEC aiki a matsayin cikakkun ma’aikata. Ya ce wannan mataki ya nuna jajircewar gwamnati wajen taimaka wa matasa domin rage zaman banza da kuma ba su damar dogaro…