’Yan ta’adda sun kashe mutane 30 a kasuwa a Neja

[ad_1]



’Yan bindiga sun kashe aƙalla mutane 30 a kasuwa, ciki har da ƙananan yara da mata Ƙaramar Hukumar Borgu ta Jihar Neja.

Shaidu sun ce maharan sun yi wa mutanen kisan gilla ne a Kasuwar Daji da ke yankin Demo inda suka yi awon gaba da tarin kayan abinci.


[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *