Yadda Gawuna ya yanki katin Jam’iyyar ADC
[ad_1]
Tsohon mataimakin Gwamnan Kano kuma dan takarar gwamna a Jam’iyyar APC a zaben 2023, Nasiru Yusuf Gawuna ya yanki katin zama dan Jam’iyyar ADC, kimanin awa 24 bayan ficewarsa daga APC.







Masu alaƙa
[ad_2]
Source link