Tinubu Ya Fara Hutun Aiki Na Kwanakin 10 A Faransa Da Birtaniya
[ad_1]
Shugaba Bola Tinubu zai tashi daga Abuja yau Alhamis, 4 ga watan Satumba, domin fara hutu na aiki a Turai a matsayin wani ɓangare na hutunsa na shekarar 2025.
Mai magana da yawunsa, Bayo Onanuga, ya ce hutun zai ɗauki kwanaki 10.
A wannan lokaci, Shugaban zai kasance a Faransa da Birtaniya kafin dawowarsa Nijeriya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp
[ad_2]
Source link