Masu garkuwa na namen N42m kan ’yan Maulidin da suka sace a Filato
[ad_1]
’Yan bindiga sun buƙaci a biya su Naira miliyan 42 a matsayin kuɗin fansa kafin su sako samu zuwa halartar taron Maulidi da suka sace a Jihar Filato.
Masu garkuwa da mutanen na name a biya su Naira miliyan 1.5 kowanne daga cikin mutane 28 da ke hannunsu.
A ranar Lahadi da dare ne ’yan bindiga suka tare hanya suka yi abin gaba da mutanen da ke hanyarsu ta zuwa halartar taron Maulidi a Ƙaramar Hukumar Wase da ke Jihar Filato.
Masu alaƙa
[ad_2]
Source link