Similar Posts
LABARAN YAMMACIN ALHAMIS 14-08-2025
Labaran Yammacin Alhamis 14/08/2025CE – 20/02/1447AH Ga Takaitattun Labaran. Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu guda tara. Hedikwatar Tsaro ta Ƙasa, ta ce rahotannin da ake yaɗawa cewar ƙasurgumin ɗan bindiga Bello Turji, ya miƙa wuya ba gaskiya ba ne. El-Rufai ya girgiza Kaduna yayin kamfen ɗin ɗan takarar ADC…
Mahangar Zamani kan fyaɗe da ake yi wa yara a al’ummarmu
Duba da yadda ake yawaita yi wa yara fyaɗe a kwanakin nan, shirin ya duba dalilan da ke haifar da hakan da kuma matakan kariya da suka kamata iyaye su ɗauka. Cikakken shirin – https://youtu.be/U66En-zYn0U source
MATSAYAR GWAMNAN JAHAR ZAMFARA AKAN MATSALAR TSARON JAHARSA, SABUWAR SANARWA 14-08-2025
Matsalar Tsaro a Jihar Zamfara A cikin wannan bidiyo, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya yi bayani kan matsalar tsaro da ke damun jihar. Ya bayyana yadda gwamnatin sa take kokarin shawo kan barazanar tsaro da kuma yadda ake tabbatar da zaman lafiya a jihar. Wannan bidiyo zai ba ku cikakken fahimta game da…