An sako ɗalibai 25 da ’yan bindiga suka sace a Kebbi
[ad_1]
Rahotanni na cewa ɗalibai 25 da ’yan bindiga suka sace yayin harin da suka kai a Makarantar Sakandiren Mata da ke garin Maga a Jihar Kebbi sun shaƙi iskar ’yanci.
ƙarin bayani na tafe..
[ad_2]
Source link