An Gano Karin Gawarwaki 3 Da Jirgin Ruwa Ya Kife Da Fasinjoji 26 A Sokoto

[ad_1]

An gano karin gawarwaki uku daga ragowar ashirin da shida (26) wadanda jirgin ruwa ya kife a ranar Lahadi a kauyen Kojiyo da ke karamar hukumar Goronyo a jihar Sokoto, a ranar Talata.
Wata majiya mai tushe ta ce, masunta ne suka gano gawarwakin a yammacin ranar Talata a wurare uku daban-daban.

[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *