Tinubu Ya Fara Hutun Aiki Na Kwanakin 10 A Faransa Da Birtaniya

[ad_1]

Shugaba Bola Tinubu zai tashi daga Abuja yau Alhamis, 4 ga watan Satumba, domin fara hutu na aiki a Turai a matsayin wani ɓangare na hutunsa na shekarar 2025.

Mai magana da yawunsa, Bayo Onanuga, ya ce hutun zai ɗauki kwanaki 10.

A wannan lokaci, Shugaban zai kasance a Faransa da Birtaniya kafin dawowarsa Nijeriya.




Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp



[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *