Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa
[ad_1]
A ranar Talata ne shugaba Bola Tinubu ya dawo gida Abuja bayan ya shafe makonni biyu yana hutun shekara a birnin Paris na kasar Faransa.
Shugaban wanda ya iso filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja, ya samu tarba daga shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio; Shugaban ma’aikata, Femi Gbajabiamila; da Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule.
Tinubu ya bar Nijeriya zuwa kasar Faransa ranar 4 ga Satumba, 2025, domin gudanar da wani bangare na hutun sa na shekara.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp
[ad_2]
Source link