Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

[ad_1]

A ranar Talata ne shugaba Bola Tinubu ya dawo gida Abuja bayan ya shafe makonni biyu yana hutun shekara a birnin Paris na kasar Faransa.

Shugaban wanda ya iso filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja, ya samu tarba daga shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio; Shugaban ma’aikata, Femi Gbajabiamila; da Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule.

Tinubu ya bar Nijeriya zuwa kasar Faransa ranar 4 ga Satumba, 2025, domin gudanar da wani bangare na hutun sa na shekara.




Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp



[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *