Similar Posts
MATSAYAR GWAMNAN JAHAR ZAMFARA AKAN MATSALAR TSARON JAHARSA, SABUWAR SANARWA 14-08-2025
Matsalar Tsaro a Jihar Zamfara A cikin wannan bidiyo, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya yi bayani kan matsalar tsaro da ke damun jihar. Ya bayyana yadda gwamnatin sa take kokarin shawo kan barazanar tsaro da kuma yadda ake tabbatar da zaman lafiya a jihar. Wannan bidiyo zai ba ku cikakken fahimta game da…
‘Abin da ya faru a 12 Yunin 1993 ya fi ƙarfin yadda kuke tunani” – Manjo Hamza
Manjo Hamza ya yi magana kan batutuwan da suka haɗa da rushe zaɓen ranar 12 ga watan Yunin 1993 da mutuwar Abacha da kuɗaɗen da ake zargin sa da sacewa da ma ko Almustaphan zai shiga haɗakar ƴan adawa a ƙasar. Cikakken hirar – https://youtu.be/BwPqAg0_PAw source
Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 na yamma agogon Najeriya da Nijar 10-12-2025… • RFI Hausa
Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 na yamma agogon Najeriya da Nijar 10-12-2025 #trending #viralvideo #hausa #news #views #1mviews source
Burinmu mu taimaka wa mata da matasa da kuɗin da muka tara – ACF
A ƴan kwanakin nan ne ƙungiyar tuntuɓa ta arewacin Najeriya ta cika shekara 25 da kafuwa, sai dai lamura na ci gaba da taɓarɓarewa a yankin. BBC ta tambayi shugaban ƙungiyar Bashir Dalhatu kan muhimman matsalolin da arewa ke fuskanta, ga kuma abubuwan da ya bayyana. 🎥 – Fatawul Mohammed source
Ba aiki na ba ne sulhunta mahaifina da Uba Sani – Bello El-Rufai
Ɗan Majalisar Wakilai a Najeriya, Bello El-Rufai ya ce bai ji daɗin rashin jituwa da aka samu tsakanin tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai da Gwamna Uba Sani ba. source