Hisbah Ta Kano Ta Kama Matasa 583 Bisa Zargin Rashin Ɗa’a A Lokacin Sallah
- An Gurfanar Da El-Rufai A Kotun Kaduna, An Hana ‘Yan Jarida Shiga
- Kama El-Rufai Tsagwaron Siyasa Ce Kuma Babu Adalci — Obi
Karin fannoni Ana ta ce-ce- ku-ce kan batun da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya yi na kawo dakarun kasar sa Najeriya don taimakawa wajen yaki da matslar tsaro. Yayin da wasu ke ganin hakan abun san barka ne, wasu kuwa tofin Ala tsine suka yi ga wannan batu. Shin ko me…
Bisa alkaluman da aka fitar a dandalin yanar gizo, ya zuwa ranar 3 ga watan Afrilu, kudin da Sin ta samu daga kallon fina-finai ya zarce yuan biliyan 12 a shekarar bana, inda jimilar masu kallon fina-finen ta kai miliyan 273, kana jimillar adadin fina-finan da aka nuna ta kai miliyan 39.3. Alkaluman sun kuma…
Shirin Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ya yi gargaɗin cewa ƙaruwar hare-hare a Arewacin Nijeriya na iya jefa mutane cikin mummunar yunwa da ba a taɓa gani ba. Sabbin bincike sun nuna cewa kusan mutane miliyan 35 za su fuskanci matsananciyar yunwa a 2026, wanda shi ne adadi mafi yawa da aka taɓa…
Ranar 22 ga wata, an shirya bikin kadddamar da shirin gaskiya na talabijin mai suna “Laszlo Hudec” cikin harshen Slovak a birnin Bratislava, hedkwatar kasar Slovakia, wanda babban gidan rediyo da talibijin na kasar Sin na CMG da ofishin jakadancin kasar Sin a Slovakia da ma’aikatar harkokin wajen kasar Slovakia suka shirya cikin hadin gwiwa….
Gwamnatin tarayya yanzu ta shirya tsaf wajen ɗaukar mataki akan makarantun Sakandaren da basu da ƙwararrun Malamai a faɗin tarayya Nijeriya waɗanda basu da shaidar mallakar satifiket na cancantar damar koyarwa daga hukumar kula da lamurran Malaman makaranta ta ƙasa. Irin waɗannan makarantun da suk ɗauki irin Malaman da basu da satifiket na cancantar koyarwar…
Babban Kotun Tarayya da ke Abuja ta sanya ranar 26 ga Fabrairu, 2026 domin yanke hukunci a shari’ar da Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi (NDLEA) ta shigar kan DCP Abba Kyari, wanda aka dakatar. NDLEA na tuhumar Abba Kyari, tsohon Shugaban Rundunar ’Yan Sanda Masu Yaƙi da Garkuwa d…