Similar Posts
LABARAN SAFIYAR ALHAMIS 14-08-2025
Labaran Yammacin Laraba 13/08/2025CE – 19/02/1447AH Ga Takaitattun Labaran. Gwamnatin tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan Comfort Emmanson, fasinjar nan da ake zargi da tayar da hankali a cikin jirgin Ibom Air. Gwamnatin tarayya ta ce za ta haɗa gwiwa da wasu kamfanoni domin gina titin jirgn ƙasa mai ɗankaren gudu da zai…
MATSAYAR GWAMNAN JAHAR ZAMFARA AKAN MATSALAR TSARON JAHARSA, SABUWAR SANARWA 14-08-2025
Matsalar Tsaro a Jihar Zamfara A cikin wannan bidiyo, Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya yi bayani kan matsalar tsaro da ke damun jihar. Ya bayyana yadda gwamnatin sa take kokarin shawo kan barazanar tsaro da kuma yadda ake tabbatar da zaman lafiya a jihar. Wannan bidiyo zai ba ku cikakken fahimta game da…
LABARAN RANAR ALHAMIS 07-08-2025
Labaran Safiyar Alhamis 07/08/2025CE – 13/02/1447AH Ga Takaitattun Labaran. Shugaba Tinubu ya jajanta wa al’ummar Ghana kan mutuwar ministoci. Shugaba Tinubu ya bayar da umarnin samar da tsarin kula da lafiya kyauta ga masu ƙaramin ƙarfi da suka yi ritaya a ƙarƙashin shirin fansho na karo-karo. Shugaba Tinubu ya taya Nafisa, Rukayya, Hadiza murnar samun…