Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka



Kakakin ma’aikatar kula da harkokin kasuwanci ta kasar Sin, He Yadong ya sanar da cewa, za a gudanar da taron CIIE karo na 8 a birnin Shanghai daga ranar 5 zuwa ta 10 ga watan Nuwamba. Kuma firayim ministan kasar Sin Li Qiang zai halarci bikin bude taron da sauran ayyukan tare da gabatar da wani jawabi. (Amina Xu)



Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *