NAJERIYA A YAU: Kalubalen Da Ke Gaban Sabon Shugaban Hukumar Zabe Ta Kasa

[ad_1]

Karin fannoni



A duk lokacin da a ka samu canjin shugabanci, hakan kan zo da kalubale da dama.

Muƙamin shugabancin Hukumar Zabe ta kasa na daga cikin mukamai a Najeriya da ‘yan kasa ke cece-kuce a kai.

Ko wadanne irin Kalubale ne ke gaban sabon shugaban hukumar zabe ta kasa?

Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari akai.

Domin sauke shirin, latsa nan


[ad_2]

Source link

Similar Posts

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *