Ganduje ya janye shirinsa na kafa ‘sabuwar Hisbah’ a Kano
[ad_1]
Tsohon Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya dakatar da shirinsa na kafa rundunar Hisbah mai zaman kanta a jihar.
Ganduje ya dakatar da shirin nasa ne bayan ce-ce-ku-ce da hakan ya haifar da kuma haramcin da gwamnatin jihar ta sanya kan lamarin.
Masu alaƙa
[ad_2]
Source link