Similar Posts
LABARAN SAFIYAR JUMAA 08-08-2025
Labaran Safiyar Juma’a 08/08/2025CE – 14/02/1447AH Ga Takaitattun Labaran. Madugun adawa Atiku Abubakar ya buƙaci a gaggauta sakin fitaccen ɗan gwagwarmayar nan, Omoyele Sowore da ke tsare a hannun ’yan sanda. Tsoffin Kansilolin APC a Kano sun yi zanga-zangar nesanta kansu da maganganun Abdullahi Abbas. Gwamna Bago na jihar Neja yace sulhu da ƴan bindiga…
Mahangar Zamani kan fyaɗe da ake yi wa yara a al’ummarmu
Duba da yadda ake yawaita yi wa yara fyaɗe a kwanakin nan, shirin ya duba dalilan da ke haifar da hakan da kuma matakan kariya da suka kamata iyaye su ɗauka. Cikakken shirin – https://youtu.be/U66En-zYn0U source
‘Abin da ya faru a 12 Yunin 1993 ya fi ƙarfin yadda kuke tunani” – Manjo Hamza
Manjo Hamza ya yi magana kan batutuwan da suka haɗa da rushe zaɓen ranar 12 ga watan Yunin 1993 da mutuwar Abacha da kuɗaɗen da ake zargin sa da sacewa da ma ko Almustaphan zai shiga haɗakar ƴan adawa a ƙasar. Cikakken hirar – https://youtu.be/BwPqAg0_PAw source
YANZU YANZU MARTANIN SHEIKH ASSADA GA BARAWO DAN SADIYA DA MASU KARIYARSA
A cikin wannan bidiyon, Sheikh Murtala Asada ya yi bayanin yadda ake aikata garkuwa da mutane a Arewa Najeriya. Ya bayyana matsalolin da ke tattare da hare-haren ‘yan fashi da garkuwa da mutane a yankin, tare da yadda hakan ke shafar al’umma da kasa baki daya. Sheikh Murtala ya yi kira ga al’umma da hukumomi…