Similar Posts
Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya 19/05/2025 • RFI Hausa
Al’ummar jihar Borno da ke Najeriya sun tashi da azumi da addu’o’i domin samun galaba kan mayaƙan Boko Haram da suka zafafa hare-hare. Nijar ta ce za ta karɓi baƙin-haure dubu 4 da aka taso keyarsu daga Algeria. Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi gargaɗi kan tsanantar yunwa a Gaza. source
LABARAN SAFIYAR JUMAA 08-08-2025
Labaran Safiyar Juma’a 08/08/2025CE – 14/02/1447AH Ga Takaitattun Labaran. Madugun adawa Atiku Abubakar ya buƙaci a gaggauta sakin fitaccen ɗan gwagwarmayar nan, Omoyele Sowore da ke tsare a hannun ’yan sanda. Tsoffin Kansilolin APC a Kano sun yi zanga-zangar nesanta kansu da maganganun Abdullahi Abbas. Gwamna Bago na jihar Neja yace sulhu da ƴan bindiga…
Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya 11/12/2025… • RFI Hausa
#Labaran #rfihausa Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya 11/12/2025 source
Manhajar FRSC da za ta taimaka wajen rage haɗura a Najeriya
Shugaban hukumar, Mohammed Shehu ya nuna yadda direbobi za su iya amfani da manhajar wanda zai sa su riƙa yin tuƙi cikin lumana. #road #roadsafety #accident source