NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Da Mutane Zasu Bi Wajen Neman Diyya
[ad_1]
Karin fannoni
Sau da dama ibti’lai kan faru da wasu mutane wanda ya kamata ace sun bi hanyoyi don a biya su diyya.
Sai dai masana na bayyana cewa sau da dama mutane basu san honyoyin da ya kamata subi don neman hakkokin su ba.
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan hanyoyin da mutane zasu bi don neman diyya idan an zalunce su.
Domin sauke shirin, latsa nan
Mai dangantaka
[ad_2]
Source link